Sports Betting

Trending

random

Mun kama kwamandan Boko Haram – Soji

– Naij.com ta samu hotunan wani kwamandan Boko Haram da sojojin Najeriya suka kama

– An kubutar  da wata yarinya yar shekara 3 daga hannun shi

An kama shine a jiya.

Kwamandan Boko Haram da sojojin Najeriya suka kama

A wani farmaki da aka kaima kungiyar Boko Haram a jiya, sojojin Najeriya sun kubutar da wata yarinya yar shekara 3 daga hannun shi inda shi kuma aka kama shi. Wannan sakon ya fito ne daga kanar Sani Usman Kakasheka wanda shine jami’i mai hudda da jama’a na hukumar sojin kasa.

KU KARANTA: 

An kubutar da ita daga hannun kwamandan

Yarinyar da aka Kubutar

Yace ” Zaratan spojojin jin mun na Bataliya ta 7 sun farma wasu yan Boko Haram dake kam mashin guda 3 akan hanyar Kokeno wadda ta hada Dabam Masar inda suka kama wani kwamandan su

Bindigogin yan Boko Haram da aka amshe

Bindigogin yan Boko Haram da aka amshe

KU KARANTA: 

“Cikin abubuwan da aka amshe daga hannun su ya hada da;bindiga kirar AK-47 guda 3, mashin guda 2, Wayar Salula guda 4, kayan abinci da sauran su.

Mashinan da aka amshe daga hannun su

Mashinan da aka amshe daga hannun su

Ya kuma bayyana cewa sojojin Najeriya na Task Force na 118 sunyi arangama da Yan Boko Haram a garin Ma’ala  inda suka kashe daya kuma suka kama daya. An samu bindiga kirar AK-47 guda  da tulin harsashi da sauran wasu abubuwa.

Wayoyin salulr yan Boko Haram da aka amshe

Wayoyin salulr yan Boko Haram da aka amshe

The post Mun kama kwamandan Boko Haram – Soji appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.


Mun kama kwamandan Boko Haram – Soji Reviewed by Olusola Bodunde on 05:36 Rating: 5

No comments:

Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us

All Rights Reserved by Naija News Live © 2014 - 2015
Powered By Blogger, Designed by Sweetheme

Contact Form

Name

Email *

Message *

Powered by Blogger.