Za’a A Iya Nada Kwabsanin Soja Ba Tare da Aminciwar Majalisar Dattijai ba-Saraki
Shugaban Majalisar Dattijai Ya Musanta Buhari Akan Tsarin Da Ya Kamata Abi Wajen Nada Kwabsannin Sojoji.
An Bayyana Daga Fadar Shugaban Kasa A 13 Ga Watan Yuli Cewa Nadin Sabbin Kwabsannin Sojoji Zai Tabbata Ne Bayan Dawowar Majalisar Dattijai Daga Hutu.
Shugaba Buhari Yace “A Tsarin Doka, Ku Yanzu Kuna A Matsayin Mukaddasai ne Har Sai Majalisar Dattijai Ta Tabbatar Da Ku. Daga Bisani Ne Zaku Karbi Rantsuwa Sannan Muzauna Muyi Magana Sosai”
Magantawa akan Daya Daga Cikin Sakonnin Jama’a a Shafin Twitter, Saraki Ya Nuna Cewa Majalisa Ba Tada Wani Halattacen Hurumi Wajen Zaben Kwabsanin Sojojin.
The post Za’a A Iya Nada Kwabsanin Soja Ba Tare da Aminciwar Majalisar Dattijai ba-Saraki appeared first on News on Naij.com | Today's Nigeria Breaking news & headlines..
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us