Na Kusa Tafiya Manchester United – Lahm
Shugaban yan wasan Bayern Munich, Philipp Lahm ya bayyana cewa sauran kadan ya tafi kungiyar kwallon kafa ta Manchester United FC.
Dan wasa Phillip Lahm
Lahm yayi murabus daga buga kwallon kafa ta kasa da kasa bayan ya ci kofin duniya tare da kasar Jamus ya bayyana cewa yana tunanin tafiya Premier League.
Inda yake magana da Goal.com, Lahm ya bayyana cewa: “Sauran kadan in tafi kungiyar kwallon kafa ta Manchester United bayan da suka tambaye ni ko ina iyawa, Barcelona ma sun tambaye ni, amma zabin nan ko zuwa Ingila ne ko kuma Spain.
“Premier League wasa ne mai kyau. Nayi tunanin tafi amma sai nayi shawarar in tsaya Jamus, Bayern Munich domin shine kwallon kafa na gari na. Ina tunanin abubuwan alheri zasu faru da kngiyar tamu. Gara in ci kofin Champions League da kungiyar kwallon kafa ta da inyi da wasa.”
Note: There is a poll embedded within this post, please visit the site to participate in this post's poll.The post Na Kusa Tafiya Manchester United – Lahm appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us