Sports Betting

Trending

random

Kungiyar Yan Shia Ta Bukaci A Saki Zakzaky

 Kungiyar yan Shia ta makarantu ta bukaci a saki shugaban yan kungiyar Shia a Najeriya mai suna Ibrahim El-Zakzaky.

Ibraheem-El-Zakzaky

Ibrahim El=Zakzaky

A jiya ne sukayi zanga zanga a gaban Ofishin hukumar yancin bil adama ta kasa a Abuja.

Shugaban zanga zangar Muhammad Bello daga jami’ar Kogi ya bayyana cewa ya kamata gwamnatin Najeriya ta saki wadanda ta kashe da wadanda ke vikin kurkuku.

Sannan kuma ya bayyana cewa an jefi Obama, haka zalika an jefi Jonathan ma a Bauchi amma babu abunda ya faru.

The post Kungiyar Yan Shia Ta Bukaci A Saki Zakzaky appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.


Kungiyar Yan Shia Ta Bukaci A Saki Zakzaky Reviewed by Olusola Bodunde on 01:05 Rating: 5
All Rights Reserved by Naija News Live © 2014 - 2015
Powered By Blogger, Designed by Sweetheme

Contact Form

Name

Email *

Message *

Powered by Blogger.