Yadda bamu binciki Alison-Madueke – Buhari
– Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana wanda ba zai binciki wani tsohuwar Ministan Mai a karkashin gwamnatin Dakta Goodluck Jonathan domin babu shaida da ta
– Shugaba Buhari ya gargadi wanda zaya bincike mutane wadanda sun sata kudin da dukiyar kasan
– Shugaban Najeriya ba zai gaji da samu shaida da cigaba da bincike ba
Shugaba Muhammadu Buhari da tsohuwar Ministan Mai mai suna Diezani Alison-Madueke
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana wanda ba shi da karfi da binciki wani tsohuwar Ministan Mai, Diezani Alison-Madueke da sauran ma’aikatar a Kamfanonin Mai saboda bai samu shaida. Jaridar Break Times ta ruwaito.
Shugaban Najeriya ya tabbarta hakan a hira da dam jaridar BBC mai suna Peter Okwoche a jiya bayan ya tashi daga taron shugabannin duniya kan babbar rikici a Landan, wani babban birnin kasar Ingila.
Okwoche ya karanta rubutun Shugaba Buhari daga shafin Twitter inda shugaban Najeriya yace wanda: “Idan zamu binciki da samu nasara kan cin hanci da rashawa, muke so shaida.”
The post Yadda bamu binciki Alison-Madueke – Buhari appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
Post Comment
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us