Sports Betting

Trending

random

Sarkin Kano ya kai sallar jana’izar uwar gwamna jihar Kano (Hoto)

 – Wani Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ne yana gaba kwata kwata inda an yi sallar jana’izar uwar gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje

– Gwamna Ganduje ya rasa uwar shi a ranar Juma’a 4, ga watan Maris

– Hajiya Fatima Umar Ganduje ta rasu a gidan gwamnati a Kano

Jaridar Daily Trust ta ruwaito wanda Hajiya Fatima ta mutu a gidan gwamnatin jihar Kano bayan mako guda daya wanda ta koma daga kasar Saudiyya na lura. Hajiya Fatima tana da yara shida da jikoki da yawa da babban jikoki da yawa.

KU KARANTA KUMA:

sallar jana'izar uwar gwamnan jihar Kano

Sarkin Kano Muhammadu Sanusi ta biyu inda ya kai sallar jana’izar uwar Gwamna Abdullahi Umar Ganduje. Akwai gwamnan da Janar Abdulrahman Dambazzau, wani Ministan Ciki da sauran manyan mutane a kasar Najeriya

Wani Sarkin Kano mai suna Muhammadu Sanusi ta biyu ne ya kai sallar jana’izar uwar gwamnan bayan Sallar Juma’a a karfe 3 da ranar, a kabarin Ganduje a garin gwamnan a gaba wani babbar Masallacin Juma’a a jiya Juma’a 4, ga watan Maris.

Wasu manyan mutane a sallar jana’izar, akwai Ministan Ciki mai suna Jnar Abdulrahman Dambazzau (mai murabus). Kuma, akwai ,Ministan Ruwa mai suna Sulaiman Hussaini Adamu. Sanna, akwai Ministan Karamin Jirgin Sama mai suna Sanata Hadi Sirika. Sannan kuma, akwai Ministan Shari’a da Atoni-Janar mai suna Abubakar Malami. Sannan kuma, akwai wani mataimakin gwamnan jihar Kano mai suna Farfesa Hafiz Abubakar.

The post Sarkin Kano ya kai sallar jana’izar uwar gwamna jihar Kano (Hoto) appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.


Sarkin Kano ya kai sallar jana’izar uwar gwamna jihar Kano (Hoto) Reviewed by Olusola Bodunde on 08:43 Rating: 5

No comments:

Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us

All Rights Reserved by Naija News Live © 2014 - 2015
Powered By Blogger, Designed by Sweetheme

Contact Form

Name

Email *

Message *

Powered by Blogger.