Yaki da ta’addanci: Ku karanta yadda sojin sama zasu murkushe yan Boko Haram
– Wani shugaban hafsin sojin sama mai suna Air Marshal Sadique Abubakar ya bayyana wanda gwamnatin tarayya ta shirya da ba sojojin sama karfin dasu karshen ta’addancin Boko Haram
– Abubakar yace wanda dole nena hukumar sojin sama dasu cigaba kan yi masu kula tsaron kasa
– Wani shugaban hafsin yake yi kokari da ba ma’aikatar hukumar sojojin sama
KU KARANTA KUMA: Soji sunyi kwanton, inda sun kashe yan Boko Haram 7
Wani shugaban sojin sama a Najeriya mai suna Air Marshall Sadique Abubakar
Hukumar sojin samar Najeriya, ta samu jiragen sama da yawa, saboda kokarin su, dasu fuskanci ta’addancin Boko Haram a Arewa Maso Gabashin Najeriya.
Wani shugaban hafsin sojin sama, Air Marshall Sadique Abubakar, ya bayyana hakan a lokacin bikin bude sabin gidaje na ma’aikatar hukumar sojin samar Najeriya a tashar sojin sama a jihar Kano.
Air Marshall Abubakar ya maganta akan hakan inda ya ziyarci gidan Talabijin Channels da wasu manyan ma’aikatar hukumar sojin samar Najeriya. Yace wanda, gwamnatin tarayya zata taimoki hukumar sojin samar Najeriya da iri-irin abubuwa masu amfani.
Yace wanda, dole ne na sojin sama da cigaba da kore tsaron samar kasar Najeriya. Wani shugaban hukumar sojin sama, yace wanda, zai cigaba da roki na bukatar ma’aikatar hukumar shi. Amma, ya kuka saboda rashin amfani na iyalansun wasu ma’aikatar sojin sama.
The post Yaki da ta’addanci: Ku karanta yadda sojin sama zasu murkushe yan Boko Haram appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
Post Comment
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us