Yan Ta’addan Boko Haram Sun Mamaye Kudu Ta Yamma – NOA Na Gargadi
Kamar hare haren yan ta’addan Boko Haram zata auku a Kudu Ta Yamma a Najeriya, hukumar National Orientation Agency (NOA) ta bayyana.
Wanda ake zargin Yan ta’addan Boko Haram aka kama daga yan sanda a jihar Ogun, Kudu Ta Yamma
A ranar Alhamis 12 ga watan Nuwamba, jaridar Vanguard ta ruwaito wanda kwamand yan sanda ta jihar Ogun ta gabatar da yan fashin bankin 4 a karamar hukumar Ijebu Ode a jihar. Yan sandan kuma sun samu makamai daga su wanda suka tashi bankin.
Sannan hukumar NOA ta shawarci makarantu da coci da massallacai da wurin da mutane sosai da mutane kamar yan kungiyar Boko Haram. Ta kira ga su dukka da hana kowane yiyuwar hare haren.
A jiya Alhamis 12 ga watan Nuwamba ne Darektar hukumar NOA, Dayo Famosaya ya bayyana hakan a takadar. Yace hukumar NOA take kuka domin yan gari ya kamata zama masu kula kan tsaro.
Wani takadar tace:
“Yan Boko Haram sun gargadi dasu tashi bam bama a wani yanki (Kudu Ta Yamma). Wadanda bam bam suna cikin kwano da gwangwani. Wani bam bama yiyuwar acikin jaka. Suna tunanin da tashi bam bama a wurin da mutane da yawa kamar makarantu da kasuwa da filin kwallon kafa da coci da massallaci.”
The post Yan Ta’addan Boko Haram Sun Mamaye Kudu Ta Yamma – NOA Na Gargadi appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us