Sports Betting

Trending

random

Rikicin PDP: Babu ruwana – Atiku ya maida martani ga masu sukarsa.

_ An hanko cewar rikicin PDP baya da karshe.

_ Anata nunama sanannun yan siyasa yatsa dacewar suke rura wutar da Jam’iyar adawa ta farko a kasannan ke fuskanta.

Tsohon shugaban kasan Najeriya Atiku Abubakar yace bayida masaniya akan matsalar da babbar Jam’iyar Afirka ada wato PDP ke fuskanta.  Wanda ya taba zama mutum na biyu a Najeriya ya bayyana abunda ya sani akan rikicin PDP dake faruwa a yanzu.

atiku

Atiku Abubakar

A ranar Lahadi 21 ga watan Agusta, haifaffen dan Adamawa kuma jigon dan siyasa a jam’iyar APC yayi watsi da kagen dake yawo a jaridu cewar yana da hannu akan rikicin shugabancin dake gudana akan jam’iyar datayi mulki ada.

Atiku yayi Magana bisa cibayan rahotannin wata jarida mai suna Independent NGR, wanda ta bayyana a shafinta na Tweeter, yace baida masaniya akan rikin PDP dake gudana a halin yanzu.   Tsohon mataimakin Shugaban kasar Najeriyan baiji dadin labarun dake nuna yanada hannu acikin hargitsin PDP ba, A inda ya mayar da martani da wani dan bayani a shafinsa na musamman na Tweeter, mai suna AtikuOrg.

Ga abunda aka gani a shafinsa na Twitter;  Yake IndependentNGR, tsohon mataimakin Shugaban kasa wato Atiku, baida hannu a rikicin PDP. Akwai hasashen dake nuna cewa gwamnonin PDP da masu fada aji na jam’iyyar sun nuna cewa Atiku ne abun dogaran da zai iya kwato masu mulki daga APC a 2019.

The post Rikicin PDP: Babu ruwana – Atiku ya maida martani ga masu sukarsa. appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7.


Rikicin PDP: Babu ruwana – Atiku ya maida martani ga masu sukarsa. Reviewed by Olusola Bodunde on 02:45 Rating: 5

No comments:

Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us

All Rights Reserved by Naija News Live © 2014 - 2015
Powered By Blogger, Designed by Sweetheme

Contact Form

Name

Email *

Message *

Powered by Blogger.