Ruwan sama ya koro gawar mutum
Al’ummar yankin Aba na jihar Abia na cikin dimuwa har yanzu bayan ganin wani gawa da ruwan sama ya koro unguwarsu a ranar Talata 13 ga watan Satumba.
KU KARANTA:Ambaliyar ruwa ya halaka gidaje 5,300 a jihar Kano
Shi dai gawar an tsince shi ne a yankin kasuwa Ariaria bayan wani ambaliya ya koro shi.kamar yadda hotuna suka nuna, an tsinci gawar ne tsirara a cikin ambaliyar, sai dai ba’a san daga inda ruwan ya koro gawar ba.
Shin kashe mutumin aka yi ne, aka jefa shi cikin ambaliyar, ko kaka?
The post Ruwan sama ya koro gawar mutum appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Naij.com 24/7.
Ruwan sama ya koro gawar mutum
Reviewed by Olusola Bodunde
on
07:39
Rating:
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us