Sports Betting

Trending

random

JTF Na Kama Sananne Mai Sace Da Mutum Guda 21

Kungiyar na tsaro, The Joint Task Force (JTF) mai suna “Operation Pulo Shield” ta kama da sananne mai sace yana yi cuta a yankin Niger Delta.

Jaridar The Sun ta ruwaito cewa kuma an kama da sauran masu tuhumce guda 21 na laifuffuka dabam dabam kamar sace da sata kan teku da satar Mai.

A Yenagoa birnin jihar Bayelsa, Laftanar Kanar Isa Ado maimagana na JTF ya bayyani da ’yan jaridar cewa wandada mai tuhumce mai sace, an kama da shi a Oghara a gwamnati na gida Ethiope a jihar Delta dake mai suna Presley Umukoro.

Laftanar Kanar Isa kuma ya bayyani cewa Umukoro shine ya sace da wani Misis Ufoma James. Amma yanzu yana cikin gadin JTF can suna binciki shi.

Maimaganan sannan kuma yace an kama da sauran mutum guda 21 a hanya Ughelli-Warri da kauyen Orerokpe a Arewa Ughelli da gwamnati na gida Okpe, a jihar Delta.

Note: There is a poll embedded within this post, please visit the site to participate in this post's poll.

The post JTF Na Kama Sananne Mai Sace Da Mutum Guda 21 appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.


JTF Na Kama Sananne Mai Sace Da Mutum Guda 21 Reviewed by Olusola Bodunde on 04:13 Rating: 5

No comments:

Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us

All Rights Reserved by Naija News Live © 2014 - 2015
Powered By Blogger, Designed by Sweetheme

Contact Form

Name

Email *

Message *

Powered by Blogger.