Sports Betting

Trending

random

Kilishi Zaya Iya Sanya Kansa – WHO

Kungiyar kula da Lafiya ta duniya (WHO), ta bayyana cewa cin babbakakken jan mama zaya iya kawo ciwon daji (Kansa).

kilishi ii

WHO ta bayyana cewa jan nama wanda aka gyara bayan da aka sanya shi ya sha wuta zaya iya hada abubuwa masu kawo kansa a cikin shi. Kungiyar ta bayyana cewa cin jan nama irin wanna kamar 50kg a rana yana kara yiyuwar kamuwa da colorectal cancer har 18%.
Gyararran Nama shine Naman da aka gyara bayan da aka kansa shi wajen wuta ko hayaki sannan kuma aka sanya mashi gishirin ko yaji. Wannan me ya sanya suya ta shigo cikin irin wadannan namomin.
“Ga mutum, yiyuwar kamuwa da Kansa bashi da yawa. Amma yawan cin jan nama na kara sanya yiyuwar kamuwa da Cutar. Kurt Straif.”
   
A kowace shekara, ana samun mutuwar mutane 34,000 ta sanadiyyar cin jan nama.

The post Kilishi Zaya Iya Sanya Kansa – WHO appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.


Kilishi Zaya Iya Sanya Kansa – WHO Reviewed by Olusola Bodunde on 07:23 Rating: 5

No comments:

Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us

All Rights Reserved by Naija News Live © 2014 - 2015
Powered By Blogger, Designed by Sweetheme

Contact Form

Name

Email *

Message *

Powered by Blogger.