Gwamna El-Rufai Yana Karkashin Wuta Daga Yan Kungiyar Shi’a
Yan kungiyar Shi’a da kuma mai suna Islamic Movement in Nigeria sun bayyana harami a halin yanzu akan tafiyar kungiyar daga gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai kamar yadda, “nuna na iyayyar kungiyar addinin Shi’a.”
Wata kungiya take bayyana hakan a takadar wanda jami’i mai hudda da jama’a na kungiyar, Ibrahim Musa ya sanya hannu a Lahadi 20, ga watan Disamba.
Wata kungiya ta kamanta matakin gwamnan kamar iyayyar yan kungiyar Shi’a cewa: “Tana bayyana wanda Gwamna Nasir Ahmed El-Rufai, shi kamar yadda abokin gaban yan addinin Shi’a, ba kamar yadda gwamnan jihar bane.
“Gwamnan ya samu lokaci sosai a jawabin shi inda yake bayyana adalci da daidai a addinin da mutunci. Amma bai yi magana kan daidai na yan addinin Shi’a. Yake gano mu kamar yadda abokai gaban shi.
“A lokaci yake jawabi na mutane jihar Kaduna bayan sati guda daya bayan hadari, bai yi magana gaskiya kwatakwata ba. Wannan tana bayyana wanda gwamnan yana da hannu a kashe kashe yan addinin Shi’a daga sojojin Najeriya.
“Muke kamanta gwamnan kamar abokin gaba yan kungiyar Shi’a, ba kan jawabin iyayya yayi, amma kan amsawa shi na tambayoyi a shirin a FreedomRedityo a Kaduna a lokacin yain neman zaben shi, inda ya la’ana yan Shi’a”
The post Gwamna El-Rufai Yana Karkashin Wuta Daga Yan Kungiyar Shi’a appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us