SABO: Kotun da’ar ma’aikata ta kara sababbin laifuka biyu ma laifukan Saraki
– Gwamnatin tarayya ta canja wasu laifuka da shugaban majalisar dattawa mai suna Bukola Saraki
– An kara laifuka biyu ma laifukan wani shugaban majalisar dattawan Najeriya akan zargin cin hanci da rashawa da kuma karya kan kaddarorinshi
– Wani sabon laifi na farko shine gazawar Saraki da sanda da dukiyarshi a hanyar 42 Remi Fani Kayode dake Ikeja GRA a jihar Legas a gaban Code of Conduct Bureau (CCB)
– Wani laifi na biyu shine wanda Sanata Saraki yake karbo albashi kowane wata bayan ya fice ofishin kamar yadda gwamnan jihar Kwara
A yau, Alhamis 28, ga watan Afirilu ne, wani kotun da’ar ma’aikata ta kara laifuka biyu ma wani laifukan zargin cin hanci da rashawar shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki.
KU KARANTA KUMA: An yabawa El-Rufai akan dokar hana bara
Idan ba za ku manta ba, gwamnatin tarayya ta canja laifukan wani shugaban majalisar dattawa a ranar Juma’a 22, ga watan Afirilu.
Inda ana bayyana, ana cewa wanda, Sanata Saraki ya fadi da sanda da dukiyarshi a hanyar 42 Remi Fani Kayode dake Ikeja, wani birnin jihar Legas, inda ya shige ofishin gwamnan jihar Kwara a 2003.
Na biyu, wani shugaban majalisar dattawan Najeriya, yake ci gaba da karba albashin bayan ya bar ofishin a 2011 zuwa 2015.
The post SABO: Kotun da’ar ma’aikata ta kara sababbin laifuka biyu ma laifukan Saraki appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us