Sports Betting

Trending

random

Ku gano abinda rundunar soji yi da sansanin Boko Haram guda biyu a dajin Sambisa (hotuna)

– Dakarun sojojin kasar Najeriya suke bukata yabawa daga al’ummar Najeriya gaba daya

– A Talata, 17 ga watan Mayu ne rundunar sojin Najeriya sun kai sansanin Boko haram guda biyu hari dake dajin Sambisa

Rahotanni na nuna cewa wanda sojoji sun kakkabe Sansanin yan ta’addan Boko Haram guda biyu.

Wani labari ta ci gaba cewa wanda, a jiya Talata, 17 ga watan Mayu ne dakarun sojojin Nijeriya suka yi nasarar kakkabe sansanin yan Boko Haram dake Njimia dake a tsankakanin dajin Sambisa da kuma kauyen Alafa, dake Arewa maso gabashin Najeriya.

KU KARANTA KUMA:

A yayin artabu da ‘yan Boko Haram din a kauyen na Alafa, sojojin sun yi nasarar kashe sha biyar daga cikin yan bindigan, sannan kuma sun ceto mutane 40 da ‘yan bindigan suka sace, wadanda akasarin su yara ne da mata.

Haka kuma sun kwace makamai da dama a hannun yan bindigan. Sanarwar hakan ta fito ne daga bakin wanijami’i mai hudda da jama’ar rundunar sojojin mai suna Kanal Sani Kukasheka Usman.

ya bayyana a wani labari a kwanaki biyu da suka wuce wanda

Ga hotunan a kasa:

Dakarun sojoji guda biyu da tutar yan kungiyar Boko Haram bayan sun kakkabe sansanin Boko Haram a dajin Sambisa dake Arewacin kasar

sansanin boko haram

An kone sansanin yan ta’addan Boko Haram

Wasu dakarun sojojin Najeriya a cikin jiragen samar sojin

Wasu babura wadanda an kama daga yan kungiyar Boko Haram

Inda rundunar sojin Najeriya suka kakkabe sansanin yan ta’addan Boko Haram da ke dajin Sambisa a Arewa maso gabashin Najeriya

Wata motar yan Boko Haram wanda sojin sun kama

Anan akwai mata da yara wadanda dakarun sojin sun ceto, suna cikin mutane wadanda an garkuwa da su

Wani gawan dan Boko Haram bayan an kashe shi

Anan kuma, akwai gawan wani dan kungiyar Boko acikin dajin Sambisa

Dakarun sojoji sun kone wasu babura da motar yan ta’addan bayasun kama su

The post Ku gano abinda rundunar soji yi da sansanin Boko Haram guda biyu a dajin Sambisa (hotuna) appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM (Nigerian newspapers).


Ku gano abinda rundunar soji yi da sansanin Boko Haram guda biyu a dajin Sambisa (hotuna) Reviewed by Olusola Bodunde on 03:59 Rating: 5

No comments:

Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us

All Rights Reserved by Naija News Live © 2014 - 2015
Powered By Blogger, Designed by Sweetheme

Contact Form

Name

Email *

Message *

Powered by Blogger.