Jam’iyyar APC, suna muni fiye da yan ta’addan Boko Haram- Jam’iyyar PDP
– Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta sha alwashi wanda zata koma mulki nan da nan
– Jam’iyyar PDP ya lalata jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wanda zata hallaka jihar Yobe yadda take yi mulki
– Idan ba za ku manta ba, jam’iyyar adawan PDP ba zata lashe zaben gwamnan jihar Yobe har 1999 ba
Tutar jam’iyyar APC da tutar jam’iyyar PDP
KU KARANTA KUMA: Gwamnatin jihar Sokoto ta kaddamar da kwamiti
Wata jam’iyya mai suna jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ta zargi jam’iyyar All Progressives Congress (APC), inda take cewa wanda, wata jam’iyya, tana muni fiye da yan kungiyar Boko Haram. Jaridar Information Nigeria ta rahoto wanda, jam’iyyar PDP a jihar Yobe, tace wanda, rashin mulkin mai kyau da sauran jam’iyyoyi, yana muni fiye da rushewa, wanda ta’addancin Boko Haram ta kawo akan Arewa Maso Gabashin Najeriya.
Adamu Maina Waziri, wani tsohon Ministan yan sandan Najeriya, shine ya bayyana hakan, inda ya kai tawagar shugabannin jam’iyyar PDP daga jihar Yobe, inda sun ziyarci wani Ciyaman jam’iyyar PDP ta kasa, mai suna Sanata Ali Modu Sheriff a Abuja, wani birnin kasar Najeriya.
Wani tsohon Minsita yace: “Muna da ta’addanci guda biyu a jihar Yobe. Muna da ta’addancin Boko Haram, wanda abun laifi ne. Amma, muna da ta’addancin siyasa, shine rashin mulkin mai kyau daga hannun Gwamnan jihar Yobe mai suna, Gwamna Ibrahim Geidam na jam’iyyar APC.
“Idan yan Najeriya suke lalata jam’iyyar PDP akan rashin mulkin ami kyau na shekaru 16. Mun, yan jam’iyyar PDP a jihar Yobe, muke zargi jam’iyyoyin ANPP da APC na rashin mulki mai kyau. Idan, akwai canji, zamu fara daga jihar Yobe. ”
The post Jam’iyyar APC, suna muni fiye da yan ta’addan Boko Haram- Jam’iyyar PDP appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us