Sports Betting

Trending

random

Ku karanta gwamnan PDP yake roki ma wani jigon APC akan canzar jam’iyyar

– Wani mukaddashin Ciyaman All Progressives Congress (APC) ta jihar Cross River ya bayyana wanda Gwamnan Peoples Democratic Party (PDP) da kuma gwamnan jihar Cross River mai suna Farfesa Ben Ayade yake so babbar abun kafin zaya hada jam’iyyar APC

– Gwamnan PDP yake roki daya shiga cikin jam’iyyar APC

– Wani Sakataren Gwamna Ayade na labari ya musanta wani maganan jam’iyyar APC

Wani mukaddashin Ciyaman jam’iyyar APC mai suna John Ochala ya maganata wanda wani gwamnan jihar Cross River da gwamnan PDP yake roki wanda zaya bar jam’iyyar PDP na jam’iyyar APC.

KU KARANTA KUMA:

Achala ya bayyana hakan inda yake maganta da yan jarida a hedikwatar jam’iyyar APC  a wani birnin jihar Cross River mai suna Calabar a Laraba 2, ga watan Maris.

Wani gwamnan PDP yake roki daya zama sabon dan jam'iyyar APC

Farfesa Ben Ayade, wani gwamnan jihar Cross River

Wani Ciyaman jam’iyyar APC kuma yace wanda Gwamna Ayade ya fara tattaunawa da wasu manyan shugabannin jam’iiyar APC a jihar Cross River da hedikwatar APC a Abuja.

Ochala yace wanda yake tabbarta wanda Gwamna Ayade ya kira jam’iyyar APC a wayar a guda biyar wanda ya shirya da bar jam’iyyar PDP na jam’iyyar APC. Sannan kuma, yace wanda matsalan yanzu, shine wanda Farfesa Ayade yake so abubuwa masu karfi kafin zaya hada jam’iyyar APC.

The post Ku karanta gwamnan PDP yake roki ma wani jigon APC akan canzar jam’iyyar appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.


Ku karanta gwamnan PDP yake roki ma wani jigon APC akan canzar jam’iyyar Reviewed by Olusola Bodunde on 08:32 Rating: 5

No comments:

Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us

All Rights Reserved by Naija News Live © 2014 - 2015
Powered By Blogger, Designed by Sweetheme

Contact Form

Name

Email *

Message *

Powered by Blogger.