Ta’addanci: Obasanjo ya zargi Masallatai da Majami’u
– Wani tsohon shugaban Najeriya daga 1999 zuwa 2007 mai suna Cif Olusegun Obasanjo ya bukaci ma Masallatai da Majami’u
– Cif Obasanjo ya bayyana dalilin matsalolin a kasan shine saboda iyayen sun manta da yaran su
– Wani tsohon shugaba yace wanda gida yana muhimmanci saboda yara zasu samu hali mai kyau
Cif Olusegun Obasanjo tsakanin mutane
KU KARANTA KUMA: Sarkin Kano ya kai sallar jana’izar uwar Gwamna Ganduje
Wani tsohon shugaban kasar Najeriya mai suna, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana wanda dalilan karu a tashin hankali da ta’addanci da tsoro da rashin tsaro a kasan suna kan gazawar Masallatai da Majami’u.
Cif Obasanjo yace wanda wasu gidajen bauta, basu koya yara halin mai kyau ba.
Jaridar Premium Times ta ruwaito wanda wani tsohon shugaban soji daga 1976 zuwa 1979 a bayyana hakan a taron kasan 2016 da Colloquium kasa da kasa ta hudu mai suna: “Human Security,Violent Extremism and Radicalisation, Seeking Sustainable Solutions.”
A yau, Asabar 5, ga watan Maris ne, Cif Obasanjo ya zama mai shekaru 79 a duniya.
The post Ta’addanci: Obasanjo ya zargi Masallatai da Majami’u appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
No comments:
Thanks for reading, please share this post and leave a comment. Your comment is important to us